Babu shakka, kwata-kwata babu, Hezbollah ce ke da alhakin wannan harin, wanda ya yi amfani da makamin Iran, kuma an harba shi daga wani yanki na Lebanon da Hezbollah ke iko da shi."
“Abin mamaki ne yadda al’ummar da ke cikin tsananin talauci a duniya take samun damar maraba da mutane da yawa da suke da bukata."
Amurka ta kuduri aniyar yin aiki kafada da kafada da gwamnati da jama'ar Kenya yayin da suke kokarin magance kalubalen tattalin arzikinsu, tare da tabbatar da kare hakkin bil'adama a Kenya da ma duniya baki daya.
'Yancin walwalar addini na ci gaba da fuskantar barazana ga miliyoyin mutane a sassan duniya, in ji Sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken
"Saboda haka, a bayyane yake shirye-shiryen Isra'ila na biyan bukatun mutanen da suka rasa matsugunansu ba su wadatar ba." in ji Ambassador Wood.
“Waɗannan mutane biyu ne da ake zargi da hannu a kisan kiyashin da aka yi a Rwanda a shekara ta 1994. Don haka, har yanzu ana bayar da tukwici ga bayanan da za su kai ga kama su.”
“Muna kira ga Vietnam da ta mutunta ‘yancin fadin albarkacin baki, tarayya, da addini ko imani." Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen Amurka Matthew Miller ya ce.
Amurka ce kasar da ta fi taimakawa Haiti, in ji Mataimakin Sakatare Nichols. "Amma sauran kasashe da kungiyoyin kasa da kasa su ma ana bukatar su kara himma wajen bayar da taimako,"
“Saƙon da ke fitowa daga Capri shi ne: Ba zai iya ba. Kowane mamba na G7 yana ba da gudummawa ta musamman ga tsaron Ukraine. "
Don tabbatar da samar da muhimman ayyuka ga al'ummar Libya da kuma rarraba kudaden shiga cikin adalci, yana da muhimmanci kasar ta samar da kasafin kudin na bai daya da kuma daukar matakan daidaita kudaden, in ji Ambassador Wood.
Load more